04/12/2025
Shahararren mawaƙin nan Tijjani Gandu ya fito ya shaida wa duniya alaƙar da ke tsakaninsa da fitacciyar 'yar fim Maryam Booth, bayan da wasu hotunansu masu k**a da na aure s**a yaɗu k**ar wutar daji, s**a kuma jawo muhawara.
Ku saurari abin da Tijjanin Gandu, wanda kuma shi ne Mai Bai wa Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf Shawara kan Al'adu, ya gaya wa TRT Afrika Hausa a kan batun.